Isa ga babban shafi

Ginin madatsar Kandaji ya kayatar da masu hannu da shuni a Nijar

A Jamhuriyar Nijar abokan arziki, masu hannu da shuni sun ce, sun gamsu da yadda ayyukan ginin katafaren madatsar ruwan kandaji ke tafiya.

Madatsar Kandaji a Jamhuriyar Nijar
Madatsar Kandaji a Jamhuriyar Nijar © RFI
Talla

Sun tabbatar da hakan ne yayin wata ziyarar gani da ido da suka kai wurin da ake gudanar da ayyukan a cikin jahar Tillabery a makon da ya gabata.

 

Ku latsa alamar sautin domin sauraren cikakken rahoton  wakilinmu Baro Arzika daga birnin Yamai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.