Isa ga babban shafi

Wadanne dalilai ne suka hana tawagar Ecowas isa Yamai?

Kwanaki biyu bayan da kungiyar Kasashen Afirka ta Yamma Ecowas/Cedeao ta sanar da nada shugaban Jamhuriyar Benin Patrice Talon domin warware rikicin juyin mulki a Nijar, har yanzu tawagar kungiyar ba ta isa birnin Yamai ba. 

Tambarin kungiyar ECOWAS
Tambarin kungiyar ECOWAS DR
Talla

Ana dakonisartawagarta Patrice Talon ne a daidailokacin da akeci gaba da zamantankiya a kasartaNijar, yayin da ko a ranaralhamis da tagabata, bangaroribiyu na masugoyonbaya da kumamasuadawa da juyinmulkisukagudanar da zanga-zanga a birane da dama na kasar. 

Shugaban jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum, 13/08/22.
Shugaban jamhuriyar Nijar Mohamed Bazoum, 13/08/22. © Presidence du Niger

To sai daiwannan zanga-zanga tayi muni a birninYamai, inda akaruwaitocewaankonababbarcibiyarjam’iyyar PNDS Tarayyata Mohamed Bazoum tare da farfasamotoci da wasukadarorimasutarinyawa. 

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu kuma sabon shugaban kungiyar ECOWAS.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu kuma sabon shugaban kungiyar ECOWAS. © Lewis Joly/Pool via REUTERS

Baro Arzikawandakebirnin na Yamaiyayi mana karinbayyani a wannanrahoto. 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.