Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Yadda taimako ya yi karanci ga marasa galihu a watan Ramadan

Wallafawa ranar:

Shirin Al'adunmu na gado tare da Mahaman Salissou Hamissou ya tabo yadda mawadata suka yi watsi da al'adar taimakon marasa galihu da hausawa suka saba a cikin watan Ramadan.

Wasu mutane yayin buda bakin azumin watan Ramadan.
Wasu mutane yayin buda bakin azumin watan Ramadan. ASHRAF SHAZLY AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.