Shirin Al'adunmu na Gado na wannan makon ya yi nazari kan mabanbantan nau'ukan abinci da ake ci a wasu kasashen Afrika ta yamma kamar Ghana, Najeriya da Nijar.
Talla
Kasashen Afrika na da ire-iren abincin da suka gada daga iyaye da kakanni wanda watakila har duniya ta nade ba za su iya yin watsi da su ba.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Abdoulaye Issa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu