Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

AIG Muhammad Hadi Zarewa kan tserewar wasu sojojin Najeriya daga bakin aiki

Wallafawa ranar:

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta 101 sun bace bayan harin da mayakan Boko Haram  suka kai kananan hukumomin  Dikwa da Marte a jihar Borno, dake arewa maso gabashin kasar.

Wasu sojojin Najeriya a garin Marte dake arewa maso gabashin Najeriya.
Wasu sojojin Najeriya a garin Marte dake arewa maso gabashin Najeriya. AP - Jon Gambrell
Talla

Sanarwar da hedikwatar rundunar Operation Lafiya Dole dake Maiduguri ta fitar, ta ce arcewa wadannan sojoji suka yi.

Kan wannan al’amari ne da kuma tasirinsa kan tsarin tsaron Najeriya Michael Kuduson ya gana da masanin tsaro, kuma tsohon mataimakin Sifeto janar na ‘Yan sanda AIG Muhammad Hadi Zarewa (MNI)

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.