Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da CP Muhammad Indabawa kan matsalolin tsaron Najeriya

Wallafawa ranar:

Gungun ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan awaren kungiyar IPOB masu neman kafa kasar Biafra, sun kai hare-hare kan babban gidan yarin Imo inda suka saki fursunoni mau yawa.

Hoton domin misali kan 'yan bindiga.
Hoton domin misali kan 'yan bindiga. © Depositphotos
Talla

‘Yan bindigar haye cikin akalla motoci 10 sun kuma  kone sassan Hedikawatar ‘yan sandan jihar Imo, tare da kuma kai hari kan shingen sojojin dake babbar hanyar da ta sada birnin Owerri da Onitsha.

Nura Ado Suleiman ya tattauna da Muhd Indabawa, tsohon kwamishinan ‘yan sanda a Najeriya kan yadda hare-haren ‘yan bindiga ke karuwa a yankin kudu maso gabashin Najeriya, a yayin da ake fama da matsalolin tsaron arewacin Najeriya.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.