Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Muntaka Usman kan tasirin taron tattalin arzikin Afrika a Faransa

Wallafawa ranar:

Shugabannin kasashen Afrika na halartar wani taro na musamman domin bunkasa tattalin arzikin kasashensu a Paris babban birnin kasar Faransa bisa gayyatar shugaba Emmanuel Macron.

Shugaban Faransa Emmanuel Macron yayin gaisawa da Fira Ministan Sudan Abdallah Hamdok kafin fara taro kan makomar tattalin arzikin kasashen Afrika.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron yayin gaisawa da Fira Ministan Sudan Abdallah Hamdok kafin fara taro kan makomar tattalin arzikin kasashen Afrika. © RFI/Pierre René-Worms
Talla

An fara taron ne da batun tallafawa kasar Sudan don tattalin arzikinta ya farfado bayan kwashe shekaru suna fama da rikice-rikice.

Garba Aliyu Zaria ta tuntubi Farfesa Muntaka Usman na Jamiar Ahmadu Bello dake Zaria masanin harkokin tattalin arziki ko yaya yake kallon wannan taro.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.