Bakonmu a Yau
Kebbi: Ana cigaba da aikin zakulo gawarwakin wadanda suka nutse a kogi
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:46
Rahotanni daga Jihar Kebbi a Najeriya na cewa ana ci gaba da aikin neman gawarwakin mutane da suka nutse a ruwa a lokacin da jirgin ruwa da suke ciki ya nutse dauke da mutane kusan 200.
Talla
Yayin zantawa da Garba Aliyu Zaria Manajan Hukumar Kula da sufurin jiragen ruwa ta Kasa a yankin Jihar Kebbi Yusuf Birma Shalbwala ya ce sun samu nasarar tsamo gawa 76 ne ya zuwa Juma’ar nan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu