Mai Martaba Alh. Musa Dogon Kadai kan matsalar tsaron Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:53
A yayin da matsalar tsaro ke ci gaba da ta’azzara a sassan Najeriya, sarakunan gargajiya sun bayyana cewa, dole ne a koma kan turbar iyaye da kakanni domin samun nasarar magance kalubalen tsaro a kasar. RFI Hausa ta ziyarci Masarautar Hausawan Agege da ke jihar Lagos mai tarihin shekaru 200 da kafuwa, inda Salissou Hamissou ya tattaunawa da Sarkin Agegen Alhaji Musa Muhammad Dogon Kadai wanda ya bada shawara kan yadda za a magance rashin tsaro.
Kuna iya latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirar da Mai Martaba Sarkin Hausawan Agege
Mai Martaba Alh. Musa Dogon Kadai kan matsalar tsaron Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu