Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Isa Tafida Mafindi kan fargabar samun karancin abinci a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:28
A Najeriya, Masana na nuna fargabar yiwuwar samun karancin abinci, duk da cewa an sami damina mai albarka, saboda yadda rashin tsaro ya dabaibaye harkan noma musamman a arewacin kasar. Dan gane da wannan batu ne kuma Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Alhaji Isa Tafida Mafindi Yeriman Muri, kasaitaccen manomi da kiwo a Najeriya kan yadda yake kallon matsalar.