Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Lamido : Buhari na daukar kasa da abinda ke ciki ganima...

Wallafawa ranar:

Tsohon gwamnan jihar Jigawa a Najeriya kuma Kusa a jamiyyar PDP mai adawa Alhaji Sule Lamido, ya ce ba wani abin mamaki a game da yadda shugaban kasar Muhammadu Buhari ke tafiyar da mulkar kasar, saboda a cewarsa shugaban na kallon kasar da kuma abin da ke ciki a matsayin ganimar nasarar da ya yi a zabe.To sai dai tsohon gwamna Lamido, ya ce ya yi imanin babu makawa Jamiyyarsu ta PDP ce za ta karbi mulkin Najeriya a zabe mai zuwa, amma da sharadin ‘yayan jam’iyyar za su hada kansu.

Tsohon gwamnan jahar Jigawa Sule Lamido
Tsohon gwamnan jahar Jigawa Sule Lamido royaltimes.net
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.