Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mun sayar da wasu filaye don fanso daliban mu - shugaban Islamiyar Tegina

Wallafawa ranar:

A Najeriya, bayan da ‘yan bindiga suka saki sauran daliban makarantar Islamiyya ta Salihu Tanko da ke garin Tegina a jihar Naija bayan share tsawon kwanaki 88 a hannunsu, a yanzu haka an fara diga ayar tambaya game da makomar ci gaba da karatu a makarantar, wannan kuwa lura da hali na rashin tsaro da ake fama da shi a yankin da ma sauran sassa na Najeriya.

Wasu daga cikin daliban Islamiyar Salihu Tanko dake Tegina yayin ganawa da gwamnan Neja bayan kubutar da su daga hannun 'yan bindiga inda suka kwashe sama da kwanaki 88. 27/08/21.
Wasu daga cikin daliban Islamiyar Salihu Tanko dake Tegina yayin ganawa da gwamnan Neja bayan kubutar da su daga hannun 'yan bindiga inda suka kwashe sama da kwanaki 88. 27/08/21. AP - AP Photo
Talla

Dangane da wannan batu Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya tattauna da shugaban makarantar Malam Abubakar Alhassan. Ku danna alamar sauti domin sauraron hirar da suka yi.

Wasu daga cikin daliban Islamiyar Salihu Tanko dake Tegina yayin ganawa da gwamnan Neja bayan kubutar da su daga hannun 'yan bindiga inda suka kwashe sama da kwanaki 88. 27/08/21.
Wasu daga cikin daliban Islamiyar Salihu Tanko dake Tegina yayin ganawa da gwamnan Neja bayan kubutar da su daga hannun 'yan bindiga inda suka kwashe sama da kwanaki 88. 27/08/21. AP - AP Photo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.