Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Dr Aliyu Gambo kan taron yaki da cutar HIV AIDS a Senegal

Wallafawa ranar:

Yanzu haka ministoci da manyan jami’an hukumomi da kuma kungiyoyin da ke yaki da cutar HIV AIDS a Afirka ta Yamma da Afirka da ta Tsakiya na gudanar da wani taro a Dakar da ke kasar Senegal domin Nazari akan yaki da cutar da kuma illar da annobar korona ke yi. Daga cikin mahalarta taron har da Babban Sakataren Hukumar NACA a Najeriya Dr Aliyu Gambo. Bashir Ibrahim Idris ya zanta da shi dangane da abinda taron ya mayar da hankali, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

A nahiyar Afrika ana ci gaba da samun karuwar mutanen da ke kamuwa da cutar ta HIV AIDS dama wadanda ke mutuwa a kowacce rana.
A nahiyar Afrika ana ci gaba da samun karuwar mutanen da ke kamuwa da cutar ta HIV AIDS dama wadanda ke mutuwa a kowacce rana. AP - Aaron Favila
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.