Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Abubakar: Kan adadin mutane miliyan 5 da Korona ta kashe

Wallafawa ranar:

Hukumar Lafiya ta sanar a hukumance cewar, adadin mutanen da suka mutu sakamakon harbuwa da cutar korona ya kai miliyan 5 a duniya, yayin da cutar ta kama mutane sama da miliyan 240 a fadin duniya. Daya daga cikin matsalolin da ake fuskanta a kasashe masu tasowa ita ce tababa akan cutar da kuma kin amincewa da magungunan rigakafin da aka samar tare da yada labaran karya.

Har yanzu akwai masu dari-darin karbar rigakafin Korona
Har yanzu akwai masu dari-darin karbar rigakafin Korona Jacquelyn Martin POOL/AFP
Talla

Bashir Ibrahim Idris ya ziyarci cibiyar yaki da cututtuka da ke birnin Kano a Najeriya, inda ya gana da shugabanta Farfesa Isa Sadiq Abubakar.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.