Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Alhusseini Azemzem kan harin da ya kashe mutane 25 a Tawa

Wallafawa ranar:

Alkalumna nuni da cewa akalla mutane 25 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da ‘yan bindiga suka kai a wani gari mai suna Bakorat a yankin Tillia da ke jihar Tawa daf da iyakar Jamhuriyar Nijar da kasar Mali. Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Alhousseini Azemzem, dan jarida daga garin Tillia, wanda ya yi masa karin bayani a game da wannan hari.

Yadda hare-haren ta'addanci ke ci gaba da tagayyara jama'ar jihar Tawa ta jamhuriyar Nijar.
Yadda hare-haren ta'addanci ke ci gaba da tagayyara jama'ar jihar Tawa ta jamhuriyar Nijar. AFP - BOUREIMA HAMA
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.