Bakonmu a Yau
Sarkin Hausawan Chadi kan yunkurin bude iyakar kasar da Afrika ta tsakiya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:11
Wata tawagar manyan jami’an gwamnatin Chadi karkashin jagorancin ministan tsaro kasar Daoud Yaya Brahim ta gana da shugaban Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya Faustine Archange Touadéra a birnin Bangui. Babban daliin wannan ganawa shi ne yadda za a sake bude iyakar kasashen biyu, wadda aka rufe tun 2014 a lokacin mulkin shugaba Idris Deby.Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Alhaji Idris Adamu Sarkin Hausawa daga kasar ta Chadi, dominm jin muhimmancin sulhuntawa tsakanin Chadi da makotanta.