Bakonmu a Yau
Jamhuriyar Nijar ta kammala janyewar ta daga harkar shigar da takin zamani
Wallafawa ranar:
Kunna - 04:08
Taron majalisar ministocin Jamhuriyar Nijar ya tabbatar da kammala janyewar gwamnatin kasar daga harkar shigar da takin zamani don sayar wa manoman kasar, inda a maimakon hakan aka mika sha’anin shigo da takin a hannun ‘yan kasuwa masu zaman kansu.Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Jibo Banya, shugaban kungiyar manoman kasar, domin jin irin matakan da gwamnatin ta dauka don tabbatar da cewa takin da ‘yan kasuwar za su shigar a cikin kasar ingantacce ne, ga kuma karin bayaninsa.