Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Yanayin da jama'a ke rayuwa a jamhuriyar Nijar biyo bayan juyin mulki a Burkina Faso

Wallafawa ranar:

A jamhuriya Nijar, fargabar yajin aikin da ake samu a wasu kasashe ya haifar da rade radi a cikin kasar, musamman yadda ake yadawa a kan shafukan sada zumunta, kwanaki kadan bayan sojoji sun karbe mulki a makwafciya kasar ta Burkina Faso, lamarin da ake ganin zai iya yin tasiri ta fuskar zaman lafiya kasar.

Dakarun Barkhana a jamhuriyar Nijar
Dakarun Barkhana a jamhuriyar Nijar © (AP Photo/Sam Mednick)
Talla

Yayinda a daya geffen dakarun Jamhuriyar Nijar ke samu nasarar fatattakar mayakan kungiyar dake da’awar kafa daular musulunci a Afrika ta yamma  ISWAP,mayakan da suka yi kokarin kai wani harin kwantar bauna a Chetima Wangou dake yankin Diffa dab da kogin Chadi.

Wasu sojojin jamhuriyar Nijar da ke taimakawa Najeriya wajen yaki da kungiyar Boko Haram.
Wasu sojojin jamhuriyar Nijar da ke taimakawa Najeriya wajen yaki da kungiyar Boko Haram. AFP - PHILIPPE DESMAZES

Akan wannan wakilin mu Umar Sani ya tattauna da Malan Hamma Alasane, kwararre kan sha’anin sadarwa a jami’ar garin Agadas ga kuma yadda tattaunawa su ta kasance.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.