Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Umar Saleh: Game da dokar yada labarai a shafukan sada zumunta a Najeriya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta samar da dokokin da za’a rinka amfani da su don sanya ido a bangaren kafofin sada zumunta a kasar.

Ana amfani da shafukan sada zumunta wajen yada kalaman batanci da tunzuri
Ana amfani da shafukan sada zumunta wajen yada kalaman batanci da tunzuri © Pixabay
Talla

A cikin wata sanarwa da hukumar bunkasa fasahar sadarwar zamani ta kasar NITDA ta fitar ta ce dole ne dukkanin kafofin sada zumunta da ke kasar, su samar da tsarin tsaftace aikin su ganin yadda ake amfani da kafofin su wajen yada labaran cin mutunci da kabilanci da dai sauran su.

Game da wannan batu, Khamis Saleh ya tuntubi Umar Saleh masani a bangaren fasahar sadarwa a tarayyar Nigeria.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.