Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Majalisar dokokin Jamhuriyar Nijar ta yi wa dokar hako ma’adinai gyara

Wallafawa ranar:

Majalisar dokokin Jamhuriyar Nijar ta yi wa dokar hako ma’adinai ta kasar gyara, domin janyo hankulan ‘yan kasuwa da masu saka jari, tare da bai wa kasar damar cin moriyar arzikin da Allah ya albarkace da shi.

Kamfanin hakar ma'adinai na COMINAK da ke Arlit a Agadez.
Kamfanin hakar ma'adinai na COMINAK da ke Arlit a Agadez. AFP PHOTO PIERRE VERDY
Talla

Aissami Tchiroma Mahamadou, daraktarn tsare-tsare a kungiyar Rotab da ke fafutukar kare ma’adanai a kasar ta Nijar, ya bayyana wa Abdoulkarim Ibrahim wasu daga cikin abubuwan da dokar ta kunsa da kuma irin sauye-sayen da za ta samar wa kasar a fagen hako ma’adanai .

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.