Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Baba Usman: Game da korar Fulani daga jihar Edo

Wallafawa ranar:

Kungiyar Fulani makiyaya ta Miyatti Allah Cattle Breeders Association a tarayyar Najeriya ta nuna damuwa kan umarnin da gwamnatin Jihar Edo ta bayar na cewa,  an bai wa Fulani makiyaya mako guda su tattara nasu ya nasu  su bar kudancin Jihar ko kuma a fidda su da karfin tsiya.

Wani Bafulatani makiyayi yayin kiwon dabbobinsa a jihar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya. 22/2/2017.
Wani Bafulatani makiyayi yayin kiwon dabbobinsa a jihar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya. 22/2/2017. © AFP
Talla

Wakilinmu na Abuja Mohammed Abubakar ya zanta da Sakatare Janar na kasa na kungiyar, Malam Baba Usman Ngajarma game da wannan batu.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.