Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr. Kabiru Isah: Kan cikar Taliban shekara guda da karbe mulkin Afghanistan

Wallafawa ranar:

A kwana a tashin yau 15 ga watan Agusta, shekara daya kenan cur da ‘yan Taliban suka karbi ragamar mulki a Afghanistan bayan da Amurka ta janye dakarunta daga kasar.

Wasu daga cikin jiga-jigan mayakan Taliban
Wasu daga cikin jiga-jigan mayakan Taliban AP - Zabi Karimi
Talla

Taliban dai ta sake dawo kan karagar mulki ne bayan da kasashen duniya suka yi ma ta taron dangi karkashin jagorancin Amurka.

Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Dr. Muhammad Kabiru Isah na jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria, domin jin yadda aka yi ‘yan Taliban suka sake karbe ragamar mulkin Afghanistan.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.