Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr. Bashir Abu Sabe kan bikin Ranar Hausa ta Duniya

Wallafawa ranar:

Yau 26 ga watan Agusta, rana ce da ake gudanar da bukukuwa a matsayin Ranar Hausa ta Duniya, inda ake nazari dangane da ci gaban da wannan harshe ya bayar, da kuma kalubalen da yake fuskanta a wannan zamani.

Gidan dan Hausa da ke birnin Kano.
Gidan dan Hausa da ke birnin Kano. © nigerianarchitecture
Talla

A irin wannan rana, ana gudanar da bukukuwa a kasashe da dama na nahiyar Afirka tare da wasu kasashen Turai da Amurka.

Dangane da wannan biki, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr. Bashir Abu Sabe, malami a Jami’ar Katsina.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.