Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Farfesa Abba Gambo kan taron bunkasa harkokin Noma a Lagos
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:46
Masu ruwa da tsaki a harkar noma sun gudanar da taron kwanaki 2 a Lagos da ya samu halartar masana aikin noma da wakilan ma’aikatar noma da na kudi da shugabannin kwamitocin noma a Majalisun Najeriyar, don nazari da kuma bada shawara kan yadda kasafin kudin noma na badi zai kasance. Taron ya yi nazari kan daftarin yarjejeniyar Malabo da kasashen Afirka suka sa hannu akai. Kan haka Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Abba Gambo, mai bai wa Gwamnonin Najeriya shawara kan noma.