Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Injiniya Kelaini Muhammed kan yawan man da NNPC ke fitarwa a Najeriya

Wallafawa ranar:

Sakamakon takaddamar da ta kaure tsakanin kamfanin man Najeriya na NNPC da Hukumar Kwastam akan yawan man da ake fitarwa kowacce rana, yanzu haka ‘yan Najeriya sun bukaci gudanar da bincike don fayyace gaskiyar al’amura.

Shugaban Kamfanin Mai na NNPC da ke Najeriya, Mele Kyari
Shugaban Kamfanin Mai na NNPC da ke Najeriya, Mele Kyari © Guardian
Talla

Kamfanin NNPC yace a shirye yake ya gabatar da takardun sa ga binciken kasashen duniya, bayan zargin da shugaban kwastam ya masa cewar babu gaskiya akan alkaluman da yace ana fitarwa na mai kowacce rana.

Dangane da wannan takaddama, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da tsohon babban jami’in NNPC, Injiniya Kelaini Muhammed.

Latsa alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.