Rahotan Ci gaba na Majalisar Dinkin Duniya na wannan shekara ya bayyana cewar duniya ta fuskanci koma-baya sakamakon annobar Korona, rahotan ya sanya kasashen Sudan ta Kudu da Chadi da kuma Nijar a matsayin jerin kasashe na karshe a duniya.
Talla
Sai dai ga alama, rahotan bai yi wa wasu jama’a dadi ba, saboda yadda ya mayar da wasu kasashe baya.
Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Salah Habi, tsohon ayyuka na a Nijar.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu