Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Barista Solomon Dalung kan biyan diyya ga mutanen da SARS suka zalunta

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta biya ‘yan kasar 74 da aka tabbatar da cewar jami’an 'yan sanda, reshen masu yaki da 'yan fashi da makamai da aka rusa wato SARS sun ci zarafinsu diyyar Naira miliyan 289.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, 2022
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, 2022 © Bashir Ahmad
Talla

Shugabar Hukumar Kare Hakkin Bil'adama ta kasa, Dr. Salamatu Suleiman ta gabatar da kudaden ga wadannan mutane 74, inda ta bayyana cewar kafin su, an biya wasu mutane 94 da suka fuskanci irin wannan cin zarafi Naira miliyan 431.

Dangane da wannan mataki, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barr. Solomon Dalung, tsohon minista kuma lauya mai zaman kansa a Najeriya.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.