Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Malam Nazifi Alaramma game da saukar ruwan kankara a Najeriya

Wallafawa ranar:

A kwanakin da suka gabata, an samu ruwan kankara a wasu jihohin Najeriya, da suka hada da Katsina, Borno, Adamawa da kuma Taraba, inda kankarar ta mamaye gonakin jama’a, abinda ake danganta shi da sauyin yanayi.Dangane da wannan al’amari, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Malam Nazifi Alaramma na Jami’ar Gwamnatin Jihar Kano, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana.Latsa alamar sauti don sauraren hirar

Ruwan kankara a tsibirin Arewacin Sentinel na Tekun India
Ruwan kankara a tsibirin Arewacin Sentinel na Tekun India Indian Coast Guard/AFP/File
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.