Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Rayuwa ta a hannun 'yan bindiga har na tsawon watanni shida -fasinjan jirgin kasa

Wallafawa ranar:

Daya daga cikin fasinjojin jirgin kasa 23 da aka sako a ranar laraban da ta gabata a Najeriya, Mohammed Abdullahi a zantawarsa da wakilinmu da ke Kaduna, Aminu Sani Sado ya bayyana mana yadda rayuwa ta kasance a hannun 'yan bindiga har na tsawon watanni shida.

Jirgin kasa da 'yan bindiga suka kai wa hari a watan Maris a kan hanyarsa daga Abuja zuwa Kaduna.
Jirgin kasa da 'yan bindiga suka kai wa hari a watan Maris a kan hanyarsa daga Abuja zuwa Kaduna. © Premium Times
Talla

Mohammed ya kara da cewa a zaman da sukayi a hannun 'yan bindiga har sun fara mantawa da wasu abubuwa na  rayuwar duniya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.