Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dakta Bashir Mabai kan dokar Hadaddiyar Daular Larabawa a wasu kasashen Afirka

Wallafawa ranar:

Hadaddiyar Daular Larabawa ta sanar da haramta biza ga 'yan wasu kasashen Afirka 20 saboda wasu dalilai da suka gindaya.

Sheik Mohammed ben Rached al-Maktoum, shugaban Hadaddiyar Daular Larabawa
Sheik Mohammed ben Rached al-Maktoum, shugaban Hadaddiyar Daular Larabawa AP - Bandar Aljaloud
Talla

Daga cikin wadanda wannan doka ta shafa har da 'yan kasashen Najeriya, Ghana, Gambia, Senegal, Kamaru, Sudan da kuma Saliyo.

Dangane da wannan mataki, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Bashir Nuhu Mabai na Jami’ar Gwamnatin tarayya da ke Dutsinma.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.