Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Namadina Yahaya kan cikar Paul Biya shekaru 40 a mulkin Kamaru

Wallafawa ranar:

A ranar Lahadi 6 ga watan Nuwamba shugaban kasar Kamaru Paul Biya ya cika shekaru 40 da darewa kan karagar mulkin kasar dake tsakiyar Afirka, abin da ke nuni da cewa shi ne shugaba na biyu mafi dadewa kan karagar muki a nahiyar Afirka. Duk da cewa shugaban, mai shekaru 89 a duniya bai fito bainar jama’a ba lokacin bikin, amma magoya bayansa sun gudanar da kasaitaccen biki a Yaounde da wasu manyan biranen kasar.

Shugaban kasar Kamaru Paul Biya da uwargidansa Chantal, yayin bukin cikar Biya shekaru 40 kan karagar mulkin Kamaru, 6/11/22.
Shugaban kasar Kamaru Paul Biya da uwargidansa Chantal, yayin bukin cikar Biya shekaru 40 kan karagar mulkin Kamaru, 6/11/22. © Paul Biya twitter
Talla

Domin jin irin ci gaba da kuma kalubalen da Kamaru ta ci karo da su a cikiin wadannan shekaru 40, Abdurrahman Gambo Ahmad ya zanta da Injiniya Namadina Yahya, mai sharhi kan lamurran yau da kullum a kasar, ga kuma zantarwarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.