Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Shehu Abdullahi masanin wasanni kan mutuwar zakaran kwallon Duniya Pele

Wallafawa ranar:

Ana ci gaba da aikewa da sakwannin ta’aziyya daga sassan duniya dangane da mutuwar Shahararren dan kwallon kafar Brazil  Pele,  wanda ya mutu da yammacin jiya, ya na da shekaru 82 a duniya. Domin jin ko wanene Pele da kuma irin gibin da ya bari a duniyar tamaula, Nura Ado Suleiman ya tattauna da Shehu Abdullahi, mataimakin kungiyar marubuta wasanni reshen jihar Kaduna.

Zakaran Duniya dan wasan karni da ya dagewa Brazil kofin Duniya sau 3.
Zakaran Duniya dan wasan karni da ya dagewa Brazil kofin Duniya sau 3. © Internet
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.