Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Manoman Najeriya sun koka kan shigar musu da takin zamani maras inganci

Wallafawa ranar:

Manoma a Najeriya sun bukaci mahukunta da su kara sanya ido, domin yaki da wadanda ke shigar da takin zamani maras inganci a cikin kasar.

Takin zamani
Takin zamani AP - Steve Griffin
Talla

Alhaji Umar Ya’u Gwajo-Gwajo, daya daga cikin shugabannin kungiyar manoma a Najeriya, kuma shahrarren manomi a jihar Katsina, ya ce tabbas manoma na iya kokarinsu domin wadatar da kasar da abinci, amma duk da haka akwai bukatar gwamnati ta sanya ido domin samar da ingantaccen takin zamani a cikin kasar.

Ga dai abin da ya shaida wa Abdoulkarim Ibrahim Shikal a zantawarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.