Matsalolin da sanyin hunturu ke haifar wa ga lafiyar dan Adam
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:09
Matsanancin sanyin huturu na cigaba da wanzuwa a kasashe da dama na sassan duniya ciki har da na nahiyar Afirka.
Wannan dai lokaci ne da masana kiwon lafiya ke gargadi domin daukar matakan kariya musamman ga yara kanana saboda kaucewa kamuwa da wasu cututuka da ke nasaba da sanyin na huturu.
Dr Rilwanu Muhammad, shugaban sashen kula da lafiyar al’umma a matakin farko reshen jihar Bauchin Najeriya, ya bayyana wa Abdoulkarim Ibrahim Shikal wasu daga cikin matsaloli na kiwon lafiya da ake cin karo da su a irin wannan lokaci na sanyin huturu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu