Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Garba Rabiu dan siyasa a Benin kan yadda 'yan adawa suka lashe kujerun Majalisa 28

Wallafawa ranar:

Jam’iyyar  adawa a Jamhuriyar Benin ta lashe kujeru 28  a zaben majalisar dokokin da aka yi a kasar a karshe makon da ya gabata, kamar yadda sakamakon farko da hukumar zaben kasar ta fitar a yau Laraba. Wannan  lamarin  ya maida jam’iyyar adawar majalisar mai kujeru 109 bayan da ta shafe shekaru 4 ba a damawa da ita.  Adoulaye Issa ya samu tattaunawa da Garba Rabiu dan siyasa kuma wakili a majalisar da’irar Lokossa na kasar ta Benin. 

Zaben 'yan Majalisa a jamhuriyar Benin.
Zaben 'yan Majalisa a jamhuriyar Benin. AFP - YANICK FOLLY
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.