Farfesa Shehu Abdullahi Zuru kan neman belin Nnamdi Kanu
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:56
Gwamnan Jihar Anambra da ke Najeriya Chukwuma Soludo ya ce zai gabatar da bukata ta musamman ga gwamnatin tarayya domin ganin ta saki shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu, wanda yanzu haka ke fuskantar tuhumar ayyukan ta’addanci a Abuja.
Soludo ya ce matsayin nasa ya biyo bayan la’akari da rayuwar Kanu da kuma zaman lafiyar al’ummar da ke yankin Kudu maso gabashin Najeriya baki daya.
Dangane da wannan matsayi Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin shari’a Farfesa Shehu Abdullahi Zuru.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar tattaunawarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu