Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Faransa ta yaba da ci gaban demokuraddiyar da aka samu a jamhuriyar Nijar- Dudu Rahama

Wallafawa ranar:

Kasar Faransa ta baki sakataren ci gabanta Chrysoula Zacharopoulou,  ta yaba da ci gaban demkradiyar da aka samu a jamhuriyar Nijar, a wannan lokaci da yankin ke fuskantar koma bayan demkradiya, kan  juye juyen mulkin soji da aka samu a wasu kasashe, da  kuma tashe tashen hankullan mayakan jihadi, tare da tabbatar da cewa, Turai za ta ci gaba da taimakawa kasar wajen tukarar kalubalen dake gabanta, a wannan lokaci da kasar Rasha ke ci gaba da samun gurbin zama a yankin Sahel.

Shugaban Nijar Bazoum Mohamed yayin kaddamar da makarantar horas da sojoji a birnin Yamai. 15/10/21
Shugaban Nijar Bazoum Mohamed yayin kaddamar da makarantar horas da sojoji a birnin Yamai. 15/10/21 © ©Mohammed Bazoum
Talla

A kana Haka Mahaman Salisu Hamisu ya tattauna da Alhaji Dudu Rahama daya daga cikin yan siyasar bangaren dake mulkin kasar, ga kuma yadda zantawarsu ta kasance.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.