Yayin da Najeriya ke shirin gudanar da zaben shugaban kasa a karshen wannan mako, batun kabilanci da kuma shiya na ci gaba da mamaye fagen zaben, musamman lura da inda manyan ‘yan takaran dake neman shugabancin kasar suka fito.
Talla
Muhammad Sani Abubakar da Bashir Ibrahim Idris sun tattauna da masanin siyasa Farfesa Abubakar Umar Kari na Jami’ar Abuja.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu