Bakonmu a Yau
Zaben Najeriya: Birgediya Janar Tukur Gusau kan dakile matsalar tsaro
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:37
Yayin da sa'o'i kadan ya rage a fara kada kuri'a a rumfunan zabe da ke sassan Najeriya, na shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya, rundunar sojin kasar ta sanar da daukar tsauraran matakai kan duk wanda aka samu da yunkurin tayar da zaune tsaye.
Talla
Muhammad Sani Abubakar, ya tattauna da Birgediya janar Tukur Gusau, daraktan sashen hulda da jama'a na rundunar.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu