Bakonmu a Yau
Fasto Yohanna Buru kan yadda addini ya yi tasiri a zaben Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 04:14
Yayin da ake ci gaba da dakon sakamakon zaben Najeriya, wani abin da ya tabbata shi ne yadda kabilanci da addini ya yi tasiri a cikin zaben.
Talla
Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Fasto Yohanna Buru dake Kaduna akan wannan matsala.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu