Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Kelaini Muhammad kan cire tallafin man fetur a Najeriya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya tace tana shirin kammala cire tallafin man fetur kafin mika mulki ga sabuwar gwamnati a ranar 29 ga watan Mayun wannan shekara. 

Najeriya ta yi asarar Dala miliyan 48 a satar man fetur
Najeriya ta yi asarar Dala miliyan 48 a satar man fetur REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Ministar kudi da tsare tsaren kasar Zainab Shamsuna Ahmed tace sun samu umurnin cire tallafin nan da watan Yuni na wannan shekara kamar yadda majalisa ta amince da shi a cikin kasafin kudin wannan shekara, kuma zasu aiwatar da shi domin baiwa kasuwa damar samar da farashin a koda yaushe. 

Dangane da wannan shiri Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin harkar mai da iskar gas Injiniya Kelaini Muhammad.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.