Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Musa Aksar kan rahoton RSF da ke bayyana Sahel a yanki mafi hadari ga 'yan jarida

Wallafawa ranar:

A wani rahoto da kungiyar kare yan jaridu ta kasa da kasa Reporters Sans Frontier ta fitar a jiya litinin ta bayyana yankin Sahel a matsayin wani yanki mai tattare da hatsari ga manema labarai. 

'Yancin fadar albarkacin baki na ci gaba da dakushewa a yankin na Sahel.
'Yancin fadar albarkacin baki na ci gaba da dakushewa a yankin na Sahel. © Pixabay/Michal Jarmoluk
Talla

Rahoton na zuwa ne a wani lokaci da wasu kasashe suka kori  wakilan wasu kafofin yadda labarai. 

Abdoulaye Issa ya samu tattaunawa da Musa Aksar,wani dan jarida a Jamhuriyar Nijar dake aiki da kungiyoyin kasa da kasa,ga kuma yadda tattaunawar ta su ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.