Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Muhammad Awwal kan yadda ake kamen masu ta'ammali da miyagun kwayoyi a Najeriya

Wallafawa ranar:

Hukumar yaki da sha da kuma safarar miyagun kwayoyin ta Najerita wato NDLEA na ci gaba da gabatar da mutanen da take kamawa kowanne mako dake safarar kwayoyin ko kuma kokarin fita da su zuwa wasu kasashen duniya. 

An kama wannan matar ne dauke da buhunnan tabar wiwi a Lagos
An kama wannan matar ne dauke da buhunnan tabar wiwi a Lagos NDLEA
Talla

A baya bayan nan Hukumar ta samu nasarori sosai wajen kama masu wannan mummunar aikin, amma kuma kusan a kowanne mako sai tayi sabbin kamu. 

Dangane da nasarar yakin ko kuma akasin sa, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Malam Muhammad Awwal, daya daga cikin masu fafutukar yaki da kwayar.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.