Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Mohammed Sirajo kan shirin kara kudin manyan makarantu a Najeriya

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya na shirin sanya kudaden makaranta ga daliban dake karatu a jami’o’in ta da manyan kwalejin fasaha da kuma na ilimi, sakamakon rattaba hannu akan dokar baiwa dalibai ‘yaran talakawa rance domin yin karatu a manyan makarantun. 

Kofar shiga Jami'ar Bayero da ke Kano a Najeriya.
Kofar shiga Jami'ar Bayero da ke Kano a Najeriya. REUTERS/Stringer
Talla

Tuni shugaban kungiyar malaman jami’oi Farfesa Emmanuel Osodeke ya soki matakin, wanda yake cewa zai hana dalibai da dama ci gaba da karatunsu. 

Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da wani uba a Maiduguri Wanda yake da ‘yara biyu a jami’oi, wato Mohammed Sirajo Jibrin, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.