Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Nasir Kura kan zargin satar danyen mai da aka yiwa sojojin Najeriya

Wallafawa ranar:

Tsohon shugaban ‘yan tsageran Neja Delta mai rajin kare hakkin al’ummar yankin, Alhaji Asari Dokubu, ya zargi sojin kasa da na ruwan Najeriya da hannu a kaso 90 na satar danyen mai da ake yi  a kasar. Dokubo ya bayyana haka ne bayan wani taron sirri da suka yi da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar gwamnatin kasar  ranar Juma’a da ta gabata. A kan haka ne Michael Kuduson ya tattauna  da Malam Nasir Kura na kungiyar farar hula ta  Civil Liberty, kuma mai rajin yaki da rashawa a Najeriya. 

Mutanen Naija Delta kusa da wani bahon danyen mai.
Mutanen Naija Delta kusa da wani bahon danyen mai. REUTERS/Akintunde Akinleye
Talla

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar....

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.