Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Chehou Azizou a kan yarjejeniyar gwamnatin Nijar da kasashen waje game da bakin haure

Wallafawa ranar:

Kungiyoyin fararen hula a Jamhuriyar Nijar sun bukaci Karin haske a kan yarjeniyoyin da gwamnatin kasar ke kullawa da kasashen ketare a kan hana baki daga yankin Sahel ratsawa ta kasar suna tafiya Turai. A karkashin wannan yarjejeniyar ce ake kwashe bakin yan Afirka ta Yamma ake jibgewa a cikin kasar. Dangane da wannan bukata, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Shehu Azizu, mai kare hakkin baki a Agadez.

Wasu bakin haure da aka kwashe daga Libya
Wasu bakin haure da aka kwashe daga Libya REUTERS/Hani Amara
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.