Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr Yahuza Getso makomar tsaron yankin Sahel bayan janye dakarun MUNISMA a Mali

Wallafawa ranar:

Majalisar Dinkin Duniya ta amince da matakin janye dakarunta dubu 13 da ke aikin wanzar da zaman lafiya a Mali bayan da gwamnatin sojin kasar ta yi matsin lamba don ganin an kawo karshen ayyunkan rundunar ta MINUSMA da ta shafe shekaru 10 a kasar. Yanzu haka gwamnatin Mali ta kulla alaka da sojojin haya na Wagner daga Rasha domin samar da tsaro a kasar. 

Al'amarin ta'addanci a yankin Sahel na kawo cikas ga zaman lafiya
Al'amarin ta'addanci a yankin Sahel na kawo cikas ga zaman lafiya © Dr Meddy / Rfi -Hausa
Talla

 

To ko mece ce makomar tsaro a  kasashen yankin Sahel bayan kawo karshen aikin rundunar a Mali? tambayar kenan da Abdurrahman Gambo Ahmad ya fara yi wa Dr. Yahuza Getso, mai sharhi kan lamurran tsaro a Sahel.

Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawar tasu... 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.