Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Shu'aibu Mikati: Kan tsadar rayuwa a kasashen Sahel

Wallafawa ranar:

Kasashen yankin Sahel na ci gaba da fuskantar hau-hawan farashin kayan abinci sakamakon wasu matsaloli da ake danganta su da tsadar rayuwa da kuma karancin abincin da ake fuskanta. 

Iyalai a kasashen Sahel na fama da tsadar kayan abinci.
Iyalai a kasashen Sahel na fama da tsadar kayan abinci. © via REUTERS - WORLD FOOD PROGRAMME
Talla

Daga cikin kasashen da ke fuskantar wannan matsala har da Najeriya da Nijar da Ghana da kuma Jamhuriyar Benin. 

Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin tattalin arziki Alhaji Shuaibu Idris Mikati dangane da halin da ake ciki a Najeriya.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.