Yanzu haka shugabannin kasashen da ke cikin kungiyar G20 da suka fi habakar tattalin arziki a duniya na can kasar India, inda za su gudanar da taronsu a wannan karon.
Taron na zuwa ne a daidai lokacin da kungiyar ta amince da sanya kungiyar kasashen Afirka ta AU a matsayin mamba, yayin da Najeriya ke gabatar da kudirinta na ganin ita ma ta shiga cikin jerin kungiyar.
Dangane da taron da kuma tasirin wannan kungiya, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna Dr Abbati Bako, masanin siyasar duniya.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu