Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Ahmed Wagayya kan juyin mulki a kasashen yankin Sahel

Wallafawa ranar:

Duk da kokarin da kasashe ke yi domin kawo karshen ayyukan ta’addanci a yankin Sahel, a Zahiri dai ana iya cewa har yanzu akwai gagarumin a gaban wadannan kasashe. 

Shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso, Ibrahim Traore kenan.
Shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso, Ibrahim Traore kenan. © Kilaye Bationo / AP
Talla

Daga Burkina Faso, zuwa Mali har ma da Jamhuriyar Nijar, kusan a kowace rana sai an ruwaito cewa an kai hare-hare da kuma kisan rayukan jama’a. 

Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da masani lamurran tsaro Ahmed Wagayya domin jin dalilan da suka sa matsalar ta fi yin kamari a yankin Sahel. 

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.